Yanzu Wata Kotu A Kano Ta Rushe Hukucin Rataya Ga Wanda Ya Yi Ɓatanci Ga Annabi
A yau wata kotu a Kano ta rushe hukuncin rataya ga wani matashi da ya yi ɓatanci ga Annabi. Bayan samun matashin da yin ɓatancin dai a farko an yanke masa hukuncin kisa ta hanyar rataya, sai dai an bada…
Rashin Tsaro Ya Fi Addabar Mutane Fiye Da Korona Ya Kamata A Sake Nazari – Bafarawa
Tsohon gwamnan jihar Sokoto Attahiru Bafarwa ya buƙaci shugaba Buhari ya sake nazari kan batun ware kuɗaɗe don yaƙar Korona. Bafarawa ya bayyana hakan ne jiya a Abja, ya ce al’ummar Najeriya sun fi buƙatar a magance matsalar tsaro sama…
Ku Cire Tsoro, Sai Mun Tantance Ingancin Rigakafin Korona Kafin A Muku – Gwamnatin Ga Ƴan Najeriya
Gwmnatin tarayyar Najeriya ta ce rukunin farko da rigakafin cutar Korona zai iso ƙasar nan da ƙarshen watan Janairun da muke ciki. Babban sakatare a ma’aikatar lafiya matakin farko a Najeriya Dakta Shu’aib Faisal ne ya bayyana hakan a yayin…
Ganduje Ya Buƙaci Haɗin Kan Sarakuna Don Magance Korona
Gwamnatin jihar Kano ta buƙaci sarakuna biyar na jihar da su sa ido wajen ganin an magance hanyoyin yaduwar cutar Korona a karo na biyu. A yayin wani zama da masu ruwa da tsaki a jihar Kano wanda ya gudana…
Korar Makiyaya – An Ja Zare Tsakanin Fadar Shugaban Ƙasa Da Gwamnatin Ondo
Shugaban ƙasar Najriya Muhammadu Buhari ya gargaɗi gwamnan Ondo bisa matakin korar makiyaya da suke cikin jihar. Gwamnan Ondo ya bayar da wa’adin kamo guda ga makiyayan da suke cikin dazukan jihar da su fice daga ciki, a wani salo…
Za Mu Tallafawa Ƴan Kasuwar Da Iftila’in Gobara Ya Shafa – Tambuwal
Gwamnan jihar Sokoto Aminu Waziri Tambuwal ya ce gwamnatinsa za ta tallafawa ƴan kasuwar jihar waɗanda iftila’in gobara ya shafa a jiya. Gwamnan ya bayyana hakan ne bayan ya halarci babbar kasuwar wadda gobara ta laƙume dukiya mai tarin yawa….
An Kashe Wasu Mutane Su 10 A Zamfara
Wasu da ake zargi ƴan bindiga ne sun hallaka mutane goma a garin Janbako da ke ƙaramar hukumar Maradun daa jihar Zamfara. Maharan sun shiga ƙauyen ne ɗauke da makamai a kan Babura, a safiyar jiya Lahadi, sai dai jami’an…
Gwamnatin Tarayya Ta Gargaɗi Masu Tambayar Sakamakon Gwajin Korona A Makarantu
A daidai lokacin da ake komawa makarantu a Najeriya. Gwamnatin tarayyar Najeriya ta gargaɗi shugabannin makarantu da su dakatar da tambayar takardar gwajin cutar Korona ga ɗalibai da iyayen yara. Gwamnatin ta gargaɗi masu makarantun sun dakatar da buƙatar shaidar…
Bam Ya Hallaka Sojoji Shida Da Jikkata Wasu Sha Biyar A Chibok
Aƙalla sojoji biyar ne suka mutu yayin da sama da goma suka jikkata a sakamakon wani bam da ya tashi a wani yanki na Chibok da ke jihar Borno. Rahotanni sun nuna cewar bam ɗin wanda ke binnewa a ƙasa…
Za Mu Samar Da Manya-Manyan Kurkukun Zamani Guda Shida – Buhari
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ce za ta gina katafaren gidan gyaran hali na zamani wato kurkuku a yankuna shida na ƙasar. Ministan harkokin cikin gida Rauf Aregbesola ne ya bayyana hakan a yayin da ya ziyarci aikin da ake gudanarwa…