Yayin da Mujallar matashiya ta tattaro muku rahoron jerin ƴan takarar da suka tsallake, kana suka samu tikitin yin takarar gwamna a jihohinsu a ƙarƙashin inuwar...
Majalisar masarautar Gaya ta tuɓe Dagaci ƙauyen Gudduba da ke yankin ƙaramar hukumar Ajingi Mallam Usman Muhd Lawan. Hakan na cikin wata sanarwa da jami’in yaɗa...
Babbar Kotun Tarayya da ke zamanta a Kano, ƙarƙashin jagorancin Mai Shari’a A.M Liman a ranar Talata, ta ƙi amincewa da sauraron ƙarar da Ahmadu Haruna...
Gwamnatin Tarayya, a ranar Talata, ta ce za ta kashe Naira miliyan 999 a kullum don ciyar da ɗalibai kusan miliyan 10 a shirin ciyar da...
Rahotonni daga birnin tarayya Abuja, sun bayyana cewa jami’an ƴan sanda sun yi harbe-harbe sararin samaniya a gidan tsohon gwamnan jihar Imo Rochas Okorocha domin tarwatsa...
A ranar Lahadin da ta gabata mayakan IPOB sun hallaka wata mata mai juna biyu, yaranta 4 da kuma wasu mutane 6, waɗanda duk ƴan...
A ranar Litinin ɗin da ta gabata ne babbar kotun tarayya da ke Abuja ta yi watsi da ƙarar da manyan lauyoyin jihohi 36 suka shigar...
Dr. Bashir Yusuf Jamoh, shugaban NIMASA, ma’ana “Drecotor of Nigerian Maritime Administration and safety Egency” ta Nijeriya, Wanda shugaba Muhammadu buhari ya naɗa, an samu wasu...
Al’ummar ƙananan hukumomin Birnin Gwari da Giwa a jihar Kaduna sun bayyana cewar da yawa daga cikin garuruwan da ke ƙananan hukumomin na ƙarkashin ikon ƴan...
Sabon mai kula da ofishin Akanta-Janar na Tarayya (OAGF), Anamekwe Nwabuoku, ana zarginsa da aikata manyan laifukan cin hanci da rashawa, kuma hukumar yaƙi da masu...