Cikin wani faifain bidiyo da jarumi Adam Zango ya saka a shafinsa na facebook na bayyana cewar ba a samun kuɗi a tafiyar Gwamnatin Buhari sannan idan sun yi abu ba a yabawa.

Hajara Usman Ta Bi Sahun Adam A. Zango A Tafiyar Atiku

“Da na samu sakon Adam A. Zango, akan cewa duk masoyan sa su zabi Atiku, duk da soyayya ta da Buhari, sai na ji na hakura, domin na biyo Adamu. Adam A. Zango shine mutumin da ya fi kowa halacci da daraja na gaba da shi a kaf cukin kannywood, sannan ya dauke ni tamkar mahaifiyar sa na gaskiya, ni ma a haka nake kallon sa matsayin da na na cikina, Don haka duk inda ya koma ni ma nan zan koma” a cewar Hajara Usman.

Leave a Reply

%d bloggers like this: