Hukumar yakin cin hanci da rashawa tare da almundahana (EFCC) tana sanar da al’ummar Nigeria shirinta na kame duk mutumin da aka gani yana siyen kuri’ar zabe a wajen zabe gobe asabar…

EFCC tana kira ga al’umma da suyi amfani da lambobin dake kasa su kirawo a duk lokacin da suka ga wani mutum yana kokarin siyan kuri’a a filin zabe ko a wani waje na musammam….

LAMBOBIN DA ZA’A KIRA SUNE…

ABUJA HQ—- 08141219896, 09077928772, 09051923475, 09074456025
ABUJA ZONAL OFFICE —09051916064, 09066270016, 08123827088

LAGOS OFFICE —08033106347, 08123828744

PORT HARCOURT OFFICE —- 08024428265

KANO OFFICE —08090939606

GOMBE OFFICE —07061813411

KADUNA OFFICE —08058437872

ENUGU OFFICE —07064917920

BENIN OFFICE —08188722502

MAIDUGURI OFFICE —08035899836

UYO OFFICE —08055112603, 08180008030

SOKOTO OFFICE —08081765401

ILORIN OFFICE —08034516071

MAKURDI OFFICE —08036328837

IBADAN OFFICE—08113883322, 09030000520

Akwai karramawa ta musammam ga duk wanda ya bayar da ingantaccen bayanin daya temaka wajen kame masu shirin siyan kuri’a.

Leave a Reply

%d bloggers like this: