A cheɗiya uku mazaɓar gwagwarwa da ke ƙaramar hukumar Nassarawa hukumar yaƙi da masu yiwa ƙasa zagon ƙasa ta cafke wani da ake kyauta zaton tsohon kansila ne a daidai lokacin da suke siyan ƙuri un mutane.

majiyarmu ta Kamfanindillancin labarai na ƙasa NAN ta rawaito cewa ma aikaciyar hukumar EFCC ce ta kamashi dumu dumu yana siyar masu yin zaɓe, a lokacin da ake tsaka da kaɗa ƙuri a.

sai dai har yanzu ba a bayyana sunansa ba, inda hukumar ke cigaba da bincike a kan lamarin.

Leave a Reply

%d bloggers like this: