Wakilin jam’iyyar APC a ofishin hukumar zaɓe ta ƙasa reshen jihar Kano INEC Janar Dambazau yace jam’iyyarsa bata amince da sakamakon zaben Karamar Hukumar Dala ba.

Janar Dambazau ya bayyana hakanne bayan gabatar da sakamakon Dalan.
Ana ci gaba da tattara sakamakon ne dai inda ƙananan hukumomi uku suka rage.

