Mun samu rahotanni daga fadar gwamnatin Kano cewa cikin sanarwar da babban sakataren yaɗa labaran gwaman Kano Mallam Abba Anwar ya fitar cewa, a gobe Talata gwamnan Kano Abdullahi Ganduje zai rantsar da sabbin kwamishinoninsa.

Za a rantsar da su a gobe Talata a filin wasa na Sani Abacha da ke Kano.

Bayan gabatar da sunayen mutane 20 ga majalisar dokoki don tantancesu a matsayin kwamishinoni a yau.

Leave a Reply

%d bloggers like this: