Gwamnan kano Abdullahi Umar Ganduje yayi Kira ga Al’ummar jihar kano da Su dau Azumi a Gobe Litinin 30 ga watan Maris,Don yin Addu’a wajen kiyaye...
Shugaban hukumar shige da fice ta Najeriya Muhammmad Babandede ya bayyana cewa yana dauke da Cutar Corona Virus. Babandede ya bayyana hakan ne kafar sada zumunta...
Gwamnatin tarayya ta musanta Labaran da ake yadawa a kafafen sada zumunta na cewa Gwamnatin tarayya zata bawa kowanne Dan Najeriya tallafin naira 30,000 don rage...
Rahotannin da muke samu yanzu Gwamnatin jihar Kaduna ta tabbatar da kama wasu malamai biyu. sakamakon bijirewa umarninta na hana Sallar Juma’a a jihar. Wannan na...
Cutar coronavirus ta kama Firai Ministan Birtaniya, Boris Johson, kuma tuni ya killace kansa. Cikin wata sanarwar da ya fitar da kansa, Boris Johnshon yace “bayan...
Cikin wata da sanarwar da fadar shugaban kasar Najeriya ta fitar ta ce shugaba Buhari ya amince da bai wa gwamnatin Jihar lagos naira biliyan 10...
Gwamnatin jihar Kano ta sake samar da wurin da za a killace masu ɗauke da cutar sarƙewar numfashi ta corona virus a jihar. Gwamnatin ta ƙara...
Gwamnatin jihar Kano ta bada umarnin rufe dukkan hanyoyin shige da fice na jihar Kano don rage yaɗuwar annobar Corona Virus Gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar...
Gwamnan jihar Kano ya tabbatar da hakan yayin da yake yiwa al ummar Kano jawabi kan ɓullar annubar cutar numfashi ta Corona Virus. Gqamna Abdullahi Umar...
Majalisar wakilai ta ce bata tunanin dakatar da zamanta a da ta saba yi sakamakon da barkewa annobar cutar Covid 19. Mai magana da yawun majalisar...