Hukumar kula da ɗakile yaɗuwar cutuka a Najeriya NCDC ta ce aƙalla mutane 117 ne suka kamu da cutar a yau.

Cikin sanarwar da ta wallafa a daren talata, hukumar ta ce an ƙara samun mutane 14 a jihar kano.


Mai Tsage Gaskiya Komai Ɗacinta
Hukumar kula da ɗakile yaɗuwar cutuka a Najeriya NCDC ta ce aƙalla mutane 117 ne suka kamu da cutar a yau.
Cikin sanarwar da ta wallafa a daren talata, hukumar ta ce an ƙara samun mutane 14 a jihar kano.