Wasu da ake zargin yan bindiga ne sun sace wasu manoma a jihar Katsina.

Aƙalla manoma 22 aka sace a gonakinsu a  sabon garin Mallamawa na ƙaramar hukumar Jibia.

Kakakin yan sanda a jihar Katsina S.P Gambo Isah ya tabbatar da faruwar al amarin.

Har yanzu ana fargabar satar mutane a jihar Katsina musamman a yankin Jibia, Batsari, Fskari, Funtua da ƙanƙara.

Leave a Reply

%d bloggers like this: