Gwamnatin Jihar Kaduna ta saka ranar Laraba 16 ga watan Disamba a kammala jarrabawa domin sake za a rufe makarantu

Wannan sanarwan ta fito ne daga ma’aikatar Ilimi ta Jihar mai ɗauk da a hannun  kwamishinan Ilimi na jihar, yace za a dakar da dukkan wata koyarwa  a makarantar Sakandare,  Jami’oi da kuma kwalejoji a faɗin Jihar.

Wannan na zuwa ne bayan sake bazamowar annobar Korona a karo na biyu

sannan an bukaci da su koma karatu ta wasu hanyoyin da suka haɗa da Radio, Talabijin, sai kuma yanar gizo-gizo

Leave a Reply

%d bloggers like this: