Bai Kamata Ku Yi Gaggawar Tsige Shugaba Buhari Ba-Kwankwaso
Tsohon gwamnan Jihar Kano Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya yi gargadi ga wasu daga “yan majalisar dokokin Najeriya wadanda su ke yunkurin tsige shugaban Kasa Muhammad Buhari daga kan Karagar…
Mai Tsage Gaskiya Komai Ɗacinta
Tsohon gwamnan Jihar Kano Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya yi gargadi ga wasu daga “yan majalisar dokokin Najeriya wadanda su ke yunkurin tsige shugaban Kasa Muhammad Buhari daga kan Karagar…
Gwamnati Jihar Bauchi ta bayar da umarnin daukar sabbin Likitoci 252 a Jihar. Mai magana da yawun shugaban ma’aikatan Jihar Umar Sa’idu shine ya bayyana hakan ta cikin wata sanarwa…
Jami’an Hukumar yaki da masu yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta EFCC sun yi dirar mikiya a kasuwar chanji ta Zone 4 a birnin tarayya Abuja domin kama wadanda…
Gwamnan Jihar Sokoto Aminu Waziri Tambuwal ya ayyana ranar Litinin a matsayin ranar hutun ma’aikatan gwamnati a Jihar bisa shigowar sabuwar shekarar Musulunci. Tambuwal ya bayyana hakan ne a jiya…
Jami’an Hukumar yaki da masu yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta EFCC sun yi dirar mikiya a kasuwar chanji ta Zone 4 a birnin tarayya Abuja domin kama wadanda…
Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arziki zagon kasa (EFCC), sun kama wasu mutane 13 da ake zargi da damfarar yanar gizo. An damke mutanen ne da sanyin safiyar ranar…
Gwamna Jihar Borno, Babagana Zulum ya bayyana fargaba kan karancin kudi da talauci, idan ba a magance shi ba, na iya tilasta wasu mutanen da ke sansanin gudun hijira shiga…
Gwamnatin tarayya ta ce za ta ɗauki matakin doka a kan gidan talabiji na BBC da Trust TV bisa rahotannin da su ka yaɗa a kan ƴan bindiga. Gidan talabijin…
Sarkin Daura Alhaji Umar Faruƙ ya auri wata Aisha Yahuza Gona mai shekaru 22 a duniya. Ƙasa da makonni biyu da haɗuwa da ita aka ɗaura auren a gafin Safana…
Hukumar zaɓe mai zaman kanta a Najeriya INEC ta bayyana cewa aƙalla mutane Miliyan 11 ne su kayi rijistar zabe a ƙasar. Kamar yadda hukumar ta sha bayyanawa a shafinta…