Dan takarar gwamna a jam’iyyar PRP a Jihar Ogun Farfesa David Bamgbose ya rasa ransa kwanaki shida bayan tabbatar da shi a matsayin dan takarar gwamna a zaɓen shekarar 2023.

Hadimin gwamnan Oduntan Olayemi ne ya tabbatar da matuwar Dan takarar.

Hadimin ya ce dan takarar ya rasa ran nasa a safiyar jiya Juma’a bayan fama da gajeriyar rashin Lafiya a Asibiti Lantoro da ke Abeokuta babban birnin Jihar.

Olayemi ya bayyana cewa an kai Farfesa David wani Asbiti da ke Olomore ranar Alhamis bayan ya bayyana cewa baya jindadi daga bisani aka aka tura su babban Asibitin gwamnatin tarayya a Jihar domin a binciki lafiyarsa.

Hadimin ya ce bayan tsananin da jikinnasa yayi ne ya sanya su ka kai shi Asibitin Jiha a Lantoro su ka bashi gado tare da sanya masa abin shakar Nunfashi.

Hadimin ya kara da cewa bayan ya koma Asibitin da Safe ya tarar da dan takarar ya na Numfashi da karfe.

Olayemi ya ce ganin halin da David ya ke ciki ne ya tafi domin sayo magungunan da Likitoci su ka rubuta.

Olayemi ya ce bayan tafiyarsa sayo maganin aka kirashi aka ce ya mutu.

Kazalika Hadimin ya bayyana cewa mamacin ya mutu ya bar mata daya mai suna Mary da kuma ‘ya’ya shida.

Kafin mutuwar sa Farfesa David Bamgbose ya tsaya takara ne a jam’iyyar PDP daga baya ya janye takarar sa daga jam’iyyar inda ya ce ba a yi masa adalci a cikin ta ba.

Daga bisani ya koma jam’iyyar PRP in aka tabbatar da shi a matsayin dan takarar gwamna a cikin jam’iyyar.

Dan takarar gwamna a jam’iyyar PRP a Jihar Ogun Farfesa David Bamgbose ya rasa ransa kwanaki shida bayan tabbatar da shi a matsayin dan takarar gwamna a zaɓen shekarar 2023.

Hadimin gwamnan Oduntan Olayemi ne ya tabbatar da matuwar Dan takarar.

Hadimin ya ce dan takarar ya rasa ran nasa a safiyar jiya Juma’a bayan fama da gajeriyar rashin Lafiya a Asibiti Lantoro da ke Abeokuta babban birnin Jihar.

Olayemi ya bayyana cewa an kai Farfesa David wani Asbiti da ke Olomore ranar Alhamis bayan ya bayyana cewa baya jindadi daga bisani aka aka tura su babban Asibitin gwamnatin tarayya a Jihar domin a binciki lafiyarsa.

Hadimin ya ce bayan tsananin da jikinnasa yayi ne ya sanya su ka kai shi Asibitin Jiha a Lantoro su ka bashi gado tare da sanya masa abin shakar Nunfashi.

Hadimin ya kara da cewa bayan ya koma Asibitin da Safe ya tarar da dan takarar ya na Numfashi da karfe.

Olayemi ya ce ganin halin da David ya ke ciki ne ya tafi domin sayo magungunan da Likitoci su ka rubuta.

Olayemi ya ce bayan tafiyarsa sayo maganin aka kirashi aka ce ya mutu.

Kazalika Hadimin ya bayyana cewa mamacin ya mutu ya bar mata daya mai suna Mary da kuma ‘ya’ya shida.

Kafin mutuwar sa Farfesa David Bamgbose ya tsaya takara ne a jam’iyyar PDP daga baya ya janye takarar sa daga jam’iyyar inda ya ce ba a yi masa adalci a cikin ta ba.

Daga bisani ya koma jam’iyyar PRP in aka tabbatar da shi a matsayin dan takarar gwamna a cikin jam’iyyar.

Dan takarar gwamna a jam’iyyar PRP a Jihar Ogun Farfesa David Bamgbose ya rasa ransa kwanaki shida bayan tabbatar da shi a matsayin dan takarar gwamna a zaɓen shekarar 2023.

Hadimin gwamnan Oduntan Olayemi ne ya tabbatar da matuwar Dan takarar.

Hadimin ya ce dan takarar ya rasa ran nasa a safiyar jiya Juma’a bayan fama da gajeriyar rashin Lafiya a Asibiti Lantoro da ke Abeokuta babban birnin Jihar.

Olayemi ya bayyana cewa an kai Farfesa David wani Asbiti da ke Olomore ranar Alhamis bayan ya bayyana cewa baya jindadi daga bisani aka aka tura su babban Asibitin gwamnatin tarayya a Jihar domin a binciki lafiyarsa.

Hadimin ya ce bayan tsananin da jikinnasa yayi ne ya sanya su ka kai shi Asibitin Jiha a Lantoro su ka bashi gado tare da sanya masa abin shakar Nunfashi.

Hadimin ya kara da cewa bayan ya koma Asibitin da Safe ya tarar da dan takarar ya na Numfashi da karfe.

Olayemi ya ce ganin halin da David ya ke ciki ne ya tafi domin sayo magungunan da Likitoci su ka rubuta.

Olayemi ya ce bayan tafiyarsa sayo maganin aka kirashi aka ce ya mutu.

Kazalika Hadimin ya bayyana cewa mamacin ya mutu ya bar mata daya mai suna Mary da kuma ‘ya’ya shida.

Kafin mutuwar sa Farfesa David Bamgbose ya tsaya takara ne a jam’iyyar PDP daga baya ya janye takarar sa daga jam’iyyar inda ya ce ba a yi masa adalci a cikin ta ba.

Daga bisani ya koma jam’iyyar PRP in aka tabbatar da shi a matsayin dan takarar gwamna a cikin jam’iyyar.

Dan takarar gwamna a jam’iyyar PRP a Jihar Ogun Farfesa David Bamgbose ya rasa ransa kwanaki shida bayan tabbatar da shi a matsayin dan takarar gwamna a zaɓen shekarar 2023.

Hadimin gwamnan Oduntan Olayemi ne ya tabbatar da matuwar Dan takarar.

Hadimin ya ce dan takarar ya rasa ran nasa a safiyar jiya Juma’a bayan fama da gajeriyar rashin Lafiya a Asibiti Lantoro da ke Abeokuta babban birnin Jihar.

Olayemi ya bayyana cewa an kai Farfesa David wani Asbiti da ke Olomore ranar Alhamis bayan ya bayyana cewa baya jindadi daga bisani aka aka tura su babban Asibitin gwamnatin tarayya a Jihar domin a binciki lafiyarsa.

Hadimin ya ce bayan tsananin da jikinnasa yayi ne ya sanya su ka kai shi Asibitin Jiha a Lantoro su ka bashi gado tare da sanya masa abin shakar Nunfashi.

Hadimin ya kara da cewa bayan ya koma Asibitin da Safe ya tarar da dan takarar ya na Numfashi da karfe.

Olayemi ya ce ganin halin da David ya ke ciki ne ya tafi domin sayo magungunan da Likitoci su ka rubuta.

Olayemi ya ce bayan tafiyarsa sayo maganin aka kirashi aka ce ya mutu.

Kazalika Hadimin ya bayyana cewa mamacin ya mutu ya bar mata daya mai suna Mary da kuma ‘ya’ya shida.

Kafin mutuwar sa Farfesa David Bamgbose ya tsaya takara ne a jam’iyyar PDP daga baya ya janye takarar sa daga jam’iyyar inda ya ce ba a yi masa adalci a cikin ta ba.

Daga bisani ya koma jam’iyyar PRP in aka tabbatar da shi a matsayin dan takarar gwamna a cikin jam’iyyar.

Dan takarar gwamna a jam’iyyar PRP a Jihar Ogun Farfesa David Bamgbose ya rasa ransa kwanaki shida bayan tabbatar da shi a matsayin dan takarar gwamna a zaɓen shekarar 2023.

Hadimin gwamnan Oduntan Olayemi ne ya tabbatar da matuwar Dan takarar.

Hadimin ya ce dan takarar ya rasa ran nasa a safiyar jiya Juma’a bayan fama da gajeriyar rashin Lafiya a Asibiti Lantoro da ke Abeokuta babban birnin Jihar.

Olayemi ya bayyana cewa an kai Farfesa David wani Asbiti da ke Olomore ranar Alhamis bayan ya bayyana cewa baya jindadi daga bisani aka aka tura su babban Asibitin gwamnatin tarayya a Jihar domin a binciki lafiyarsa.

Hadimin ya ce bayan tsananin da jikinnasa yayi ne ya sanya su ka kai shi Asibitin Jiha a Lantoro su ka bashi gado tare da sanya masa abin shakar Nunfashi.

Hadimin ya kara da cewa bayan ya koma Asibitin da Safe ya tarar da dan takarar ya na Numfashi da karfe.

Olayemi ya ce ganin halin da David ya ke ciki ne ya tafi domin sayo magungunan da Likitoci su ka rubuta.

Olayemi ya ce bayan tafiyarsa sayo maganin aka kirashi aka ce ya mutu.

Kazalika Hadimin ya bayyana cewa mamacin ya mutu ya bar mata daya mai suna Mary da kuma ‘ya’ya shida.

Kafin mutuwar sa Farfesa David Bamgbose ya tsaya takara ne a jam’iyyar PDP daga baya ya janye takarar sa daga jam’iyyar inda ya ce ba a yi masa adalci a cikin ta ba.

Daga bisani ya koma jam’iyyar PRP in aka tabbatar da shi a matsayin dan takarar gwamna a cikin jam’iyyar.

Leave a Reply

%d bloggers like this: