A yayin da ake ci gaba da fuskantar layin dogo a gidajen man fetur a Kasar al’ummar kasar na ci gaba da kokawa akan yadda suke shafe tsawon wani lokaci akan layin neman man.

Mazauna kasar na ci gaba da kokawa akan matsalar karancin man fetur da tsadarsa a halin yanzu a wasu sassan Kasar.

A yayin da Matashiya TV ta zanta da wasu da ke kallayin neman man da kuma masu baburan adaidaita sahu sun bayyana yadda suke shan wahala kafin samun man tare da shafe tsawon wasu lukuuta kafin su samu.

Masu ababan hawan sun bayyana yadda gidajen man ke sayar da man amabanbanta farashi, inda suka bayyana cewa su na sayan man ne a sama da naira 900 a kowacce lita.

Sun kara da cewa wasu masu gidajen man na rufe gidajen mannasu ba tare da sayarwa ba bayan an kammala sauke musu daga tankokin Man.

Sannan sun yi kira ga hukumomi da su kawo karshen karancin man da ake fama dashi a Kasar.

Sai dai kamfanin mai na Kasa NNPC ya bayyana cewa ya gano matsalar da ta haddasa faruwar hakan a gidajen Man.

NNPC ya kara da cewa

Leave a Reply

%d bloggers like this: