DSS Ta Bukaci Kotu Ta Gaggauta Yanke Hukunci A Shari’ar Al-barnawi
Babbar kotun tarayya da ke Abuja ta amince da bukatar da hukumar tsaro ta farin kaya DSS ta shigar na neman a gaggauta ci gaba da shari’ar wadanda ake zargi…
Mai Tsage Gaskiya Komai Ɗacinta
Babbar kotun tarayya da ke Abuja ta amince da bukatar da hukumar tsaro ta farin kaya DSS ta shigar na neman a gaggauta ci gaba da shari’ar wadanda ake zargi…
Hukumar kula da ingancin abinci da magunguna ta kasa NAFDAC ta kama jabun magungunan zazzabin cizon sauro da kudinsu ya kai naira biliyan 1.2 a jihar Legas. A wata sanarwa…
Babbar kotun tarayya da ke zamanta a Abuja ta yanke wa Mahmud Usman, wanda aka fi sani da Abu Bara’a, daya daga cikin kwamandojin kungiyar Ansaru, hukuncin daurin shekaru 15…
Gwamnatin jihar Kano ta ayyana gobe Juma’a a matsayin ranar hutu a dukkan fadin Jihar, a ci gaba da gudanar da bukukuwan Maulidi, na tunawa da haihuwar Annabi Muhammad S,A,W.…
Mataimakin Shugaban Kasa, Kashim Shettima, ya bayar da umarnin a gaggauta biyan lamunin Naira biliyan 250 ga kananan manoma a fadin Najeriya. Umarnin, wanda aka bai wa Hukumar Kula da…
Hukumar tsaron farin kaya ta DSS ta gurfanar da manyan kwamandojin kungiyar Ansaru biyu da aka kama a gaban kotu. Wadanda ake zargin sun hada da Mahmud Usman, wanda aka…
Jam’iyyar APC ta dage kaddamar da majalidar yakin neman zabenta na gwamnan jihar Anambra da ke tafe. Sakataren yada labaran jam’iyyar na kasa, Felix Morka, ne ya bayyana hakan a…
Kwamitin kasafin kudi na Majalisar Wakilai ya nemi ji daga Ministan Kudi Wale Edun, da Ministan Kasafi da Tsare-tsaren tattalin arziki Sanata Atiku Bagudu, kan gaggauta aiwatar da dokar kasafi…
Gwamnatin tarayya ta ce Najeriya ta yi hasashen samun karuwar yawan gudummawar da masana’antu ke bayarwa, wanda ke da nufin bunkasar kashi 25 cikin 100 tsakanin shekarar 2025 zuwa 2035…
Shugaba Bola Ahmed Tinubu, ya umarci kwamitin majalisar zartarwa ta ƙasa (FEC) da ya gaggauta ɗaukar matakan da za su saukar da farashin abinci a faɗin ƙasar. Ƙaramin Ministan Noma…