Ba Wanda Ya Isa Ya Sa Na Koma APC – Gwamnan Plateau
Gwamnan jihar Plateau Caleb Mutfwang ya ce ba zai Iya barin jam iyyar PDP ya koma Jam iyyar APC ba duk da matsin lamba da ya ke samu don ganin…
Mai Tsage Gaskiya Komai Ɗacinta
Gwamnan jihar Plateau Caleb Mutfwang ya ce ba zai Iya barin jam iyyar PDP ya koma Jam iyyar APC ba duk da matsin lamba da ya ke samu don ganin…
Hukumar zaɓe mai zaman kanta a Najeriya INEC ta bukaci majalisar dokoki ta ƙasa da ta gaggauta amincewa da sabbin dokokin da a ka gabatar mata Shugaban hukumar Farfesa Mahmud…
Hukumar kula da ingancin abinci da magunguna a Najeriya NAFDAC ta lalata gurɓatattun kayan abinci da darajar kudinsu ta kai naira biliyan 15. Shugabar hukumar a Najeriya Mojisola Adeyeye ce…
Babban mai taimakawa Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu kan harkokin jaridu, Abdulaziz Abdulaziz, ya bayyana yunƙurin kafa jam’iyyar haɗakar adawa da wasu ’yan siyasa ke jagoranta a matsayin yunkuri mara…
Wata kotun daukaka ƙara ta bayar da umarnin sake sauraron shari’ar masarautar Kano wadda aka ɗauki lokaci ana yinta. A zaman kotun ma yau ta ce ba a yi wa…
Hukumar yaƙi da cutuka masu yaɗuwa a Najeriya NCDC ta ce mutane 693 ne su ka mutu samakamon cutukan mashaƙo, lassa da cutar amai da gudawa. Hukumar ta ce lamarin…
Hukumar kashe gobara ta jihar Kano ta ce ta samu nasarar tseratar da dukiyar da ta ki naira miliyan 102,950,000 a watan Agusta. Mai magana da yawun hukumar Saminu Yusuf…
Kamfanin Dangote ya gabatar da samfurin man fetur da y fara tacewa a Najeriya. Shugaban kamfanin Dangote Alhaji Aliko Dangite ne ya shaida haka yau a matatar manda ke Ibeju-Lekki…
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta yi watsi da rahoton da ake yaɗawa cewar ta umarci kamfanin mai na ƙasa NNPC ya fara siyar da mai kan naira 1,000 kowacce lita. Rahoton…
Ƙungiyar shuwagabannin kananan hukumomi a Najeriya ta taba tare da jinjinawa kotun koli bisa hukuncin da ta yanke kan basu yancin gashin kansu. Shugaban kungiyar Aminu Muazu ne ya bayyana…