An Gurfanar Da Mutane 22 Bisa Aikata Damfa A Yanar Gizo
Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa a Najeriya EFCC ta gurfanar da wasu mutane 22 a gaban kotu bayan an zargesu da aikata damfara a yanar gizo. An kama mutane ne a ranar 23 ga watan da muke ciki,…
Naɗa Sabon Hafsan Sojin Ruwa An Ɗora Ƙwarya A Gurbinta – Ganduje
Gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje ya jinjinawa shugaba Buhari bisa nada Auwal Zubair a matsayin hafsan sojin ruwa a Najeriya. A cikin wata sanarwa da babban sakataren yada labaran gwamnan Kano Mallam Abba Anwarya fitar ya ce Auwal Zubair…
Wata Sabuwa Cuta Fil Ta Hallaka Mutane Huɗu A Sokoto Tare Da Kwantar Da 24
Aƙalla mutane hudu ne suka mutu bayan wata sabuwar cuta ta ɓulla a jihar Sokoto. Mutanen da suka mutu mazauna unguwa Helele ne a kwaryar birnin jihar. Gwamna jihar Aminu Wazir Tambuwar ne ya sanar da hakan a saƙon ta’aziyyar…
Kakakin Hukumar Shige Da Fice Ta Shaƙi Iskar Ƴanci
Rundunar ƴan sanda a jihar Edo ta ce an saki kakakin hukumar shige da fice a Najeriya reshen jihar. An sace Esene Bridged a yayin da take kan hanyarta ta zuwa coci a ranar Lahadin da ta gabata. Mai Magana…
Kotu Ta Yankewa Mutane 17 Hukunci Bisa Karya Dokar Hana Fita
Wata kotun majistire a Oredo da ke jihar Edo ta yanke hukunci a kan wasu mutane 17 da aka samu da aikata karya dokar da aka saka don kaucewa kamuwa da Korona. Mutanen sun karya dokar kulle wadda gwamnatin jihar…
Buhari Ya Sallami Dukkan Manyan Hafsoshin Sojin Najeriya
Shugaban ƙasar Najeriya Muhaammadu Buhari yasallami dukkan manyan hafsoshin sojin Najeriya. Cikin wata sanarwa da mai ba shugaban ƙasar shawara kan kafafen yaɗa labarai Femi Adesina ya fitar, ya ce an maye gurbinsu da sabbin hafsoshin tsaro. Buhari ya naɗa…
Ƴan Bindigan Da Suka Sace Marayu A Abuja Sun Buƙaci A Basu Miliyan 30 Kuɗin Fansa
Wasu da ake zargi ,yan bindiga ne sun sace wasu marayu su 8 a wani gidan marayu da ke babban birnin tarayya Abuja. Bayan sce marayun da kuma wasu mutane, ƴan bindigan sun nemi kudin fansa naira miliyan 30. Ƴan…
An Kama Matar Da Ta Cefanar Da Jinjirarta Kan Kuɗi Naira Dubu Goma Kacal
Ƙungiyar tsaron yankin yarabawa Amotekun ta kama wata mata da ta siyar da jaririyarta a kan kudi naira dubu goma. Matar ta bayyana cewar ta siyar da ƴar tata ne sakamakon mahaifin yarinyar ya gudu tun lokacin da ta bayyana…
Ƴan Bindiga Sun Sace Kakakin Hukumar Shige Da Fice
Hukumar shige da fice a Najeriya ta tabbatar da sace kakakin hukumar ta jihar Edo. Ƴan bindiga sun sace Esene Bridget ne yayin da take kan hanya zuwa coci a jiya Lahadi. Maharani sun tilasta mata shiga motarsu yayin da…
Matashi Ya Hallaka Kansa Ta Hanyar Rataya
Rundunar yan sanda ta tabbatar da mutuwar wani matashi da ya hallaka kansa ta hanyar rataye kansa da wutar lantarki. Mai Magana da yawun ƴan sanda a jihar Kaduna ASP Muhammad Jalige ne ya bayyanawa Mujalar Matashiya hakan ta wayar…