Malam AbdulJabbar Kabara Ya Kori Lauyoyin Sa Ya Buƙaci Kotu Ta Bashi Dama Zai Iya Kare Kansa
Malam Abduljabbar Kabara ya ce ya kori lauyoyinsa saboda sun saɓa yarjejeniyar da suka yi. Malamin ya bayyanawa kotun haka a yau Alhamis yayin da ake ci gaba da sauraron…