Ƙulla auratayya a Facebook karya dokar Allah ne – Hizbah
Hukumar Hizbah a jihar Kano ta maganatu kan batun ƙulla auratayya da wani saurayi da budurwa suka yi a kafar sadarwa ta Facebook. Daraktan hukumar Mallam Abba Sa id Sufi…
Mai Tsage Gaskiya Komai Ɗacinta
Hukumar Hizbah a jihar Kano ta maganatu kan batun ƙulla auratayya da wani saurayi da budurwa suka yi a kafar sadarwa ta Facebook. Daraktan hukumar Mallam Abba Sa id Sufi…
Hukumar HISBAH ta karamar hukumar Tarauni Ta kai ziyarar dubiya asibitin koyarwa na malam AMINU kano. Shugabar HISBAH a bangaren mata Malama Gambo shehu it CE ta jagoranci duba mataimakiyarta…
Bikin sallah da aka gudanar a hukumar HISBAH domin murnar zagayowar sallar azumi Wanda ya gudanar a shelkwatar hukuumar dake sharada Bikin sallah da zallar mata Yan Hisbah Suka shirya…
Shek Muhammad tukur moriki wanda ke da awa a hukumar hukumar hizba ya ja hankali kan azumtar sitta shawwal. Ya ce manzon Allah S.A.W ya kasance yana azumtar kwanaki shida…
Daga Jamilu Zarewa Tambaya : Don Allah malam ya matsayin mutumin da ya sha nonon matarsa, ya aurensu yake ? Amsa : To dan’uwa Allah madaukakin sarki ya halatta maka…
Tare da; Abdurrahman Ibrahim Zage Dukkan yabo da jinjina sun tabbata ga Allah (SWA), tsira da amincinsa su k’ara tabbata ga babban masoyinsa Annabi Muhammad (S) da alayensa da sahabbansa…
A hudubarsa ta jiya jumu’a Maimartaba Sarkin Kano Malam Muhammadu Sanusi II shine ya jagoranci sallar jumu’a a babban masallacin jumu’a na garin Kano a jiya Jumu’a. Sarki Malam Muhammadu…
Tare da Abdurrahman Ibrahim Zage Ibada ko bautar Allah (SAW) ya k’unshi dukkan maganganu da aiyukan bayi na zahiri da badininsu, wad’anda Allah Ta’ala ya yarda a bauta masa da…
A yau litunin da ya yi dai dai da 1 ga watan Ramadan musulmi a faɗin Najeriya sun fara Azumin watan Ramadan. Tun bayan sanarwar sarkin musulmi na cewar an…
Tare da Abdurrahman Ibrahim Zage *SHIMFIDA* Da sunan Allah ma’abocin rahama da jin k’ai. Tsira da amincinsa su k’ara tabbata ga shugaban talikai (SAW) da ahalinsa da sahabbansa da wad’anda…