NEMA Ta Karɓi Ƴan Najeriya Sama Da 100 Da Suka Dawo Gida Daga Jamhuriyyar Nijar
Hukumar bayar da agajin gaggawa ta Kasa NEMA ta karbi ‘yan Najeriya 131 da suka dawo daga Agadez a Jamhuriyar Nijar, a karkashin shirin taimakawa ‘yan gudun hijira da hadin…
