Mutane Sama Da 7,000 Sun Dawo Najeriya Bayan Tserewa Sakamakon Rikicin Boko Haram
Gwamnatin tarayya a Najeriya ta dawo da mutane 7,790 waɗanda su ka yi gudun hijira sakamakon hare-haren mayakan Boko Haram. Hadimin gwamnan jihar Borno Dauda Iliya ne ya bayyana haka…