Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya ƙara wa’adin Karɓar Naira 200 zuwa kwana sittin a nan gaba. Shugaban ya bayyana haka yau yayin daa ya ke jawabi...
Ana zargin wasu tsageru da ba’a tantance ba, sun cinna wuta a ofishin Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC dake karamar hukumar Izzi a...
Majalissar Dattijai tayi sammacin Ministan kudin tarayyar Najeriya Zainab Shamsuna Ahmad, Dan tayi musu bayanin akan kudi Kimanin Naira Biliyan 206 da aka sa acikin kasafin...
Tsohon Shugaban kasar tarayyar Najeriya Olusegun Obasanjo ya bayyana cewa, hatsaniyar da take faruwa tsakanin kungiyar Malaman Jami’o’i da gwamnatin tarayya bata da ranar karewa. Ya...
A yau Litinin ne gwamnatin tarayya ta sanar da cewa, jigilar fasinjoji a jirgin kasa na hanyar Kaduna zuwa Abuja zai dawo a watan nan da...
Shugaban kasa Mahammad Buhari ya bayyana cewa ba zai gajiya ba har sai ya samar da mafita a Najeriya. Wannan na dauke a cikin daƙon barka...
Shugaban kasar Najeriya Muhammadu Buhari ya shiga wata ganawa da shugabannin tsaro da ministoci a fadarsa da ke Abuja a safiyar yau Juma’a. Ganawar na zuwa...
Sharhin Maziyarta