Akalla mutane 65 ne suka rasa rayukan su yayin da wata annoba ta ɓarke a Jihar Jigawa. Cutar wadda ta fara a watan da ya gabata...
Hukumar lura da dakile cutyka masu yaɗuwa a Najeriya NCDC ta ce mutane dubu uku ne su ka rasa rayukansu a sanadiyyar cutar Korona. A wata...
Hukumar lafiya matakin farko a Najeriya ta ce ƙasa da mutane miliyan goma kadai aka yi wa riga-kafin cutar Korona a fadin ƙasar baki ɗaya. Shugaban...
A yayin da kasashen Turai ke cigaba da yin gwaje-gwaje ingancin maganin Korona da suka hada, Najeriya ma ba a barta a baya ba wajen hadawa...
Rahotanni daga cibiyar dake lura da cuttutuka ta kasa (NCDC) sun tabbatar bullar cutar Lassa a jihar Binuwai Wanda yayi sanadiyar mutuwar Mutane biyar (5). Babbar...
Binciken masana ya tabbatar da cewa rintsawa da rana na rage hawan jini a jikin bil adama. Binciken wanda babban likita a asibitin Asklepienion da ke...
Ministan lafiya, Farfesa Isaac Adewole, ya bayyana rashin jin daɗinsa kan yadda likitoci ƴan Najeriya ke ficewa daga ƙasar suna komawa wasu ƙasashen don neman kuɗi....
Sharhin Maziyarta