Hujja Mu Ke Buƙata Ba Wasa Da Hankali Ba – Ɗan Kishin Ƙasa Ga Natasha
Daga Ibrahim Jamiu Adamu, Abuja Da so samu ne ba zan ce uffan game da abin da ke faruwa tsakanin Sanatar da aka tura ta wakilci al’ummar Kogi ta tsakiya…
Mai Tsage Gaskiya Komai Ɗacinta
Daga Ibrahim Jamiu Adamu, Abuja Da so samu ne ba zan ce uffan game da abin da ke faruwa tsakanin Sanatar da aka tura ta wakilci al’ummar Kogi ta tsakiya…
Gwamnan jihar Yobe Mai Mala Buni ya ce ba zai shiga ƙungiyar haɗakar siyasa ta ƴan jam’iyyar adawa ba, wacce tsohon mataimakin shugaban ƙasa Alhaji Atiku Abubakar ya ke jagoranta.…
Jam’iyyar APC ta yi Allah wadai tare da yin watsi da zaɓen shugabannin ƙananan hukumomi da aka gudanar ranar Asabar din da ta gabata a jihar Osun, ƙarƙashin jagorancin gwamna…
Shugaban jam’iyyar APC na ƙasa Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana cewa, jam’iyyarsu ta APC ta shirya karɓar wasu jiga-jigan ƴan siyasa daga jam’iyya mai mulkin jihar Kano ta NNPP.…
Tsohon gwamnan jihar Jigawa Alhaji Sule Lamido ya bayyana damuwarsa game da yawan kutsen malamai cikin harkokin siyasa, inda ya ce yanzu malamai su na matuƙar kwaɗayin samun iko akan…
Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya karɓi Sanata Uba Sani tare da wasu jiga-jigan ƴan siyasa a jihar, zuwa jam’iyya mai mulkin Najeriya ta APC. Uba Sani ya kuma tabbatarwa…
Sanata Kawu Sumaila ya bayar da tallafin Kujerun Makaranta Sama da 3,000 da gadon kwanciyar marasa lafiya a asibiti guda 1,000. Sanata Suleiman Abdurrahman Kawu Sumaila mai wakiltar Kano ta…
A yau ake gudanar da zaben shuwagabannin kananan hukumomi a jihohin Kaduna da Kogi. A jihar Kaduna jam’iyyar 10 ne su ka shiga zaben. Akwai masu neman kujerar shugabannin kananan…
Tsohon dan takarar shugaban kasa a Najeriya Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso ya ce ba zai tsoma baki a kan rikicin cikin gida da ya kunno kai a jam’iyyar su ta…
Hukumar zabe mai zaman kanta a jihar Akwa Ibom ta sanar da sakamakon zaben kananan hukumomi a jihar. Hukumar ta ce jam’iyyar PDP ce ta lashe zaben kujerun da aka…