WHO Ta Bayar Da Tallafin Rigakafin Cutar Kwalara A Borno
Hukumar Lafiya ta Duniya WHO ta bai’wa gwamnatin Jihar Borno tallafin kayan rigakafin cutar Kwalara domin yiwa waɗanda iftila’in ambaliyar ruwa ta shafa a garin Maiduguri a Jihar rigakafi. Jami’in…