Gwamnan Jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf, tare da gwamnan Jihar Edo Sanata Monday Okpehholo sun kai ziyarar ta’aziyya garin da mafiya yawa daga cikin mafarautan...
Kungiyar gwamonin Arewa ta yi tir da kisan mutane 16 da aka yiwa wasu mutanen yankin a Jihar Edo. Shugaban kungiyar kuma gwamnan Jihar Gombe Muhammad...
Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai tare da nuna damuwar kan kisan gillar da aka yiwa wasu mafarauta a Jihar Edo. Alhaji Atiku...
Tsohon gwamnan Jihar Kano Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso ya yi Allah-wadai da kisan rashin imani da aka yiwa wasu ‘yan Arewa 16 da ke kan hanyarsu...
Gwamnan Jihar Edo Sanata Monday Okpebholo ya yi Allah-wadai da kashe wasu mutane matafiya 16 wadanda suka kasance mafarauta ne ta hanyar kone su a garin...
Rundunar ‘yan sandan Jihar Kano hadin gwiwa da sauran hukumomin tsaron Jihar, sun dauki matakin dakatar da hawan sallah da aka saba yi duk shekara a...
Mai Alfarma Sarkin Musulmi Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar na lll ya bukaci al’ummar musulmi da su fara duban watan Shawwal a gobe Asabar 29 ga watan...
Gwamnatin Jihar Gombe ta tabbatar da mutuwar wasu mutane uku daga cikin mutane 33 wadanda suka kamu da cutar sankarau a Jihar. Kwashinan Lafiya na Jihar...
Wani rikici da ya barke tsakanin bangarorin wasu ‘yan bindiga a Jihar Zamfara, ya yi sanadiyyar mutuwar wani hatsabibin dan bindiga Kachalla Isuhu Yellow ya rasa...
Tsohon Mataimakin shugaban Kasa Alhaji Atiku Abubakar ya musatan jita-jitar da ake yadawa ya karbi wasu kudade da aka ciro su daga Asusun gwamnatin Jihar Legas...