Sanatoci Da Ƴan Majalisar Tarayya Daga Jihar Benue Sun Amince Tinubu Ya Yi Tazarce
Masu ruwa da tsaki a jam’iyyar APC a jihar Benue sun nuna goyon bayansu ga shugaba Bola Ahmed Tinubu don sake zarcewa wa’adi na biyu a matsayin shugaban ƙasa. Daga…
Mai Tsage Gaskiya Komai Ɗacinta
Masu ruwa da tsaki a jam’iyyar APC a jihar Benue sun nuna goyon bayansu ga shugaba Bola Ahmed Tinubu don sake zarcewa wa’adi na biyu a matsayin shugaban ƙasa. Daga…
Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya ce akwai bukatar samar da masana’antu a Najeriya domin ita ce hanyar warware matsalolin da ake fuskanta a ƙasar. Tinubu ya bayyana haka ne…
Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya ce shirye-shiryen Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu a ƙarƙashin Ajandar Sabunta Fata suna ƙarfafa tushen farfaɗowar tattalin arzikin Nijeriya…
Rundunar ƴan sanda a jihar Katsina sun kubutar da mutane biyar da aka yi garkuwa da su. Mai magana da yawun yan sanda a jihar Abubakar Sadik Aliyu ne ya…
Rundunar yan sanda a jihar Enugu sun sanar da kama wasu mutane 10 da ake zargi da aikata garkuwa da mutane. Sannan rundunar ta kubutar da mutane 28 da aka…
Wasu yan bindiga sun yi garkuwa da mutane hudu a jihar Kogi. An yi garkuwa da mutanen a Okoleke a kungumar Agrarian da ke ƙaramar hukumar Yagba ta yamma. Karo…
Tsohon gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir Elrufai ya ce cin hanci da rashawa ya mamaye alkalai da lauyoyin Najeriya. Elrufai ya bayyana hakane yau Litinin yayin da ya hakarci taron…
Jami’an tsaro a birnin Tarayya Abuja sun kama wani dan bindiga da ake nema ruwa a jallo a sansanin Alhazai na birnin tarayya Abuja. Wata Majiya daga jami’an tsaro ta…
Masu ruwa da tsaki a jam’iyyar APC a yankin arewa maso yamma sun nuna goyon bayansu ga shugaba Bola Ahmed Tinubu kan zarcewarsa wa’adi na biyu a zaben shekarar 2027…
Hukumar hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi ta Ƙasa NDLEA ta tabbatar da kama wani mutum mai suna Ayuba Ashiru mai shekaru 80 a duniya, dauke da kilogiram 2.3 na…