Ngozi Okonjo-Iweala Ta Sake Zama Shugabar WTO Ta Duniya
Kungiyar kasuwanci ta Duniya WTO ta sake zabar tsohuwar ministar kudi ta Najeriya Ngozi Okojo-Iweala a matsayin shugaban kungiyar a karo na biyu. Iweala za ta ci gaba da shugabantar…
Mai Tsage Gaskiya Komai Ɗacinta
Kungiyar kasuwanci ta Duniya WTO ta sake zabar tsohuwar ministar kudi ta Najeriya Ngozi Okojo-Iweala a matsayin shugaban kungiyar a karo na biyu. Iweala za ta ci gaba da shugabantar…
Akalla mutane sama da 200 ne hadarin jirgin kwale-kwale ya rutsa da su a wani kogi da ke yankin Bambo-Ebuchi a Jihar Neja. Lamarin faru ne a yau Juma’a, inda…
Gwamnatin Jihar Osun karkashin jagorancin gwamna Ademola Adeleke ta sanya naira 75,000 a matsayin sabon mafi karancin albashi ga Ma’aikatan Jihar. Gwamnatin ta ce sabon mafi karancin albashin zai fara…
Hukumar karfar korafe-korafen jama’a da yaki da cin hanci da rashawa ta Jihar Kano PCACC ta yi amai ta lashe akan batun da ta yi na cewa ta kama buhunhunan…
Babbar kotun tarayya da ke birnin tarayya Abuja ta dage zamanta na yau Juma’a a sauraron karar da hukumar yaki da masu yiwa tattalin arzikin kasa zagon Kasa ta EFCC…
Shugaban Kasa Bola Tinubu ya tabbatar da cewa akwai alaka mai karfi tsakanin Najeriya da Kasar Faransa. Mai magana da yawun shugaban na musamman kan yada labarai Bayo Onanuga ne…
Rundunar sojin saman Najeriya ta samu nasarar hallaka fiye da yan bindiga 20 tare da lalata makamansu Hakan ya faru bayan hare-haren da su ka kai guda biyu a ranar…
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ce ƙasar na asarar sama da dala biliyan ɗaya sakamakon zazzaɓin cizon sauro. Ministan Lafiya a Najeriya Farfesa Ali Pate ne ya bayyana haka ya ce…
Hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin ƙasa zagon kasa EFCC ta gurfanar da tsohon gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello a gaban kotu. Hukumar ta gurfanar da Yahaya Bello…
Gwamnatin Jihar Akwa Ibom ta sanya ranar Juma’a mai zuwa 29 ga watan Nuwamba nan a matsayin ranar ga ma’aikatan Jihar. Gwamnatin Jihar ta bayar da hutun ne domin girmama…