Kotu Ta Yankewa Wani Soja Hukunci Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Hallaka Budurwa
Wata kotun soji da ke zamanta a runduna ta 82 a Jihar Enugu ta yankewa wani jami’in soja mai suna Adamu Muhammad hukuncin kisa ta hanyar rataya, bisa hallaka wata…
Mai Tsage Gaskiya Komai Ɗacinta
Wata kotun soji da ke zamanta a runduna ta 82 a Jihar Enugu ta yankewa wani jami’in soja mai suna Adamu Muhammad hukuncin kisa ta hanyar rataya, bisa hallaka wata…
Gwamnan jihar Bauchi Bala Muhammad ya naɗa hadimai 168 domin cigaban gwamnatin jihar. Mai bai wa gwamnan shawara kan yaɗa labarai Mukhtar Gidado nenya bayyana haka a wata sanarwa da…
Tsohon gwamnan Jihar Delta Ifeany Okowa ya bayyana cewa ya yi dana sanin yiwa dan takarar shugaban Kasa na Jam’iyyar PDP Alhaji Atiku Abubakar, takarar mataimakin shugaban Kasa a zaben…
Gwamnan Jihar Yobe Mai Mala Buni ya bayyana cewa rashin ilmi, da Talauci da ke addabar matasa ne ya sanya suke zama mayakan Boko-haram a yankin Arewa maso Gabashin Kasar…
Wasu da ake kyauta zaton yan bindiga ne sun yi garkuwa da wata Harira Abdullahi matar dagacin Aboro da ke ƙaramar hukumar Sanga a jihar Kaduna. An yi garkuwa da…
Gwamnan Jihar Jigawa Malam Umar Namadi ya karbi wasu ƴan Jam’iyyar PDP da NNPP da suka sauya sheka zuwa Jam’iyyar APC a Jihar. Gwamnan ya karbi masu sauya shekar ne…
Tsohon gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir Elrufai ya ce ya fice daga jam’iyya APC ne domin kawo ƙarshen siyasar ubangida. Elrufai wanda ya koma jam’iyyar SDP ya bayyana haka ne…
Gwamnan Jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya aikewa da Majalisar dokokin Jihar, wasikar neman amincewa da AVM Umar Ibrahim a Matsayin guda daga cikin ‘yan Majalisar zartarwar Jihar. A…
Gwamnan Jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya aikewa da Majalisar dokokin Jihar, wasikar neman amincewa da AVM Umar Ibrahim a Matsayin guda daga cikin ‘yan Majalisar zartarwar Jihar. A…
Mai Alfarma Sarkin Musulmi Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar lll, ya bayyana gobe Talata a matsayin 1 ga watan Zulƙida na shekarar 1446, daidai da 30 ga watan Afrilu 2025. Shugaban…