wani dan shaye-shaye ne agurin wa’azi, sai akace karshen duniya haram zata zama ruwan dare, zina kuwa mata ne zasu dinga bin maza, daman wannan dan iskan yana gefe, sai ya buga kafa yace tab Allah ya kaimu.

ga duk wanda yake da labari na ban dariya, zaku iya shugowa ciki ta wannan lambar 08185234770 ko kuma 08112534902 sai mun jiku.

