Dan takarar shugaban kasa a Jam’iyyar NNPP, Sanata Rabi’u Kwankwaso, ya ce zai soke biyan kudin jarabawar kammala sakandare da ta shiga manyan makarantu idan ya ci zaben 2023.

Tsohon Ministan Tsaron ya yi alkawarin soke kudin rajistar shiga manyan makarantu, tare da daukar sabbin sojoji 750,000 domin kara yawan dakarun Najeriya zuwa akalla miliyan daya idan ya zama shugaba kasa.

Dan takarar shugaban kasa a Jam’iyyar NNPP, Sanata Rabi’u Kwankwaso, ya ce zai soke biyan kudin jarabawar kammala sakandare da ta shiga manyan makarantu idan ya ci zaben 2023.

Tsohon Ministan Tsaron ya yi alkawarin soke kudin rajistar shiga manyan makarantu, tare da daukar sabbin sojoji 750,000 domin kara yawan dakarun Najeriya zuwa akalla miliyan daya idan ya zama shugaba kasa.

Yadda Jam’iyyar APC ta samu kanta a tsaka-mai-wuya a Adamawa
Da yake kaddamar da kundin manufofinsa a ranar Talata, Kwankwaso ya ce, ya ce gwamantinsa za ta kara yawan ’yan sandan Najeriya zuwa miliyan daya.

Ya bayyana cewa yin hakan zai taka rawar gani wajen shawon matsalar tsaro da ke ci wa Najeriya tuwo a kwarya, da kuma samar da aikin yu ga matasa masu kishin kasa.

Leave a Reply

%d bloggers like this: