Mataimakin shugaban kasa Sanata Kashim Shettima ya yi sammacin ƙaramin ministan mai da shugaban kamfanin mai na ƙasa NNPC kan tsadar mai a ƙasar.

 

Sanata Kashim Shettima ya gayyacesu ne don bagatatan.

 

A zaman akwai mashawarcin shugaba ƙasa Malam Nuhu Ribadu.

 

Ganawar dai ta haɗa da wasu manyan mukarraban gwamnatin tarayya.

 

Ana zargin zaman za a yi ne don tattauna batun da ya shafi tashin farashin man fetur a ƙasar.

 

Ko da cewar gwamnatin tarayya ta ce ba ita t umarci kamfanin mai na NNPC ya ƙara kuɗin man fetur ba.

Leave a Reply

%d bloggers like this: