NDLEA Sun Kama Mai Shekara 80 Da Ya Ke Siyar Da Kayan Maye
Hukumar hana sha da da fataucin miyagun kwayoyi a Najeriya NDLEA ta kama wani tsoho mai shekara 80 a duniya da ganyen tabar wiwi. Hukumar ta ce mutumin ya shafe…
Mai Tsage Gaskiya Komai Ɗacinta
Hukumar hana sha da da fataucin miyagun kwayoyi a Najeriya NDLEA ta kama wani tsoho mai shekara 80 a duniya da ganyen tabar wiwi. Hukumar ta ce mutumin ya shafe…
Rundunar yan sanda ta tabbatar da hallaka wani fitaccen dan bindiga mai suna Dan Kundu a Jihar Katsina. Mai sharhi kan sha’anin tsaro a yankin tafkin Kasar Chadi Zogazola Makama…
Hukumar yaki da masu yiwa tattalin arzikin Kasa Zagon Kasa ta EFCC ta bayyana cewa ta kama wasu mutane uku da ta ke zargi da sayen kuri’u a yayin zaben…
Hukumar zabe mai zaman kanta ta Kasa INEC ta tabbatar da tsawaita lokacin gudanar da zabuka a wasu guraren na Jihar Edo. Tsawaita lokacin zaben da hukumar ta yi ba…
Wasu da ake kyautata zaton ‘yan kungiyar IPOB ne sun cinna wuta a wani gidan mai, mai su na Pinnacle wuta a Jihar Enugu. Lamarin ya faru ne a yau…
Rundunar ‘yan sanda ta Kasa ta bayar da umarnin takaita zirga-zirgar ababan hawa a Jihar Edo gabanin ranar fara zaben gwamnan Jihar. Babban sufeton ‘yan sanda na Kasa Kayode Egbetokun…
Kungiyar kwadago ta Kasa NLC ta bayyana cewa ya zama wajibi ta sake gudanar da zama da gwamnatin tarayya kan mafi karancin albashin ma’aikata a Kasar, bisa karin kudin man…
Hukumar yaƙi da masu yiwa ƙasa zagon ƙasa EFCC ta ce tsohon gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello ba ya hanunta. A wata sanarwa da hukumar ta fitar a yau, ta…
Kungiyar malaman makarantun firamare a Abuja sun koma yajin aiki bayan kin biya musu bukatunsu. Kungiyar ta koma yajin aikin ne bayan shafe kwanaki 14 da su ka bayar don…
Gwamnan Jihar Bauchi Bala Muhammad ya tabbatar da cewa babu wani wanda zai rurawa Jihar Bauchi wuta, kuma ya samu nasara sakamakom akwai wadataccen ruwan kashe ta. Gwamna Bala ya…