Kotu A Ekiti Ta Yanke Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Masu Aikata Fashi Da Makami
Babbar kotu a jihar Ekiti ta yanke hukuncin kan wasu mutane uku da ake samu da aikata fashi da makami. Kotun a jiya Laraba ta yankewa mutanen hukuncin kisa ta…
Mai Tsage Gaskiya Komai Ɗacinta
Babbar kotu a jihar Ekiti ta yanke hukuncin kan wasu mutane uku da ake samu da aikata fashi da makami. Kotun a jiya Laraba ta yankewa mutanen hukuncin kisa ta…
Majalisa dokoki a Najeriya na shirin yi wa kundin tsarin mulkin kasar kwaskwarima bayan da kotun koli ta bai wa kananan hukumomi yancin gashin kansu. Majalisar ta ce za ta…
Sanata Ali Ndume ya ce rashin kayan yaki ne ya sa har yanzu jami’an soji su ka gaza kawo karshen mayakan Boko Haram da yan bindiga a Najeriya. Ali Ndume…
Rundunar ‘yan sanda ta Kasa ta amince da biyan diyyar Naira miliyan 10 ga iyalan jami’an tsaron rundunar biyar da suka rasa rayukansu a yayin wani hadarin mota da ya…
Kungiyar kwadago a Najeriya NLC ta bukaci gwamnatin tarayya da ta gaggauta dawo da tsohon farashin man fetur. Shugaban kungiyar Joe Ajaero ne ya bukaci hakan a jiya Laraba bayan…
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ce ba ta da hannu a tashin farashin man fetur da aka samu a kwanan nan. Ministan yada labarai da wayar da kai Muhammad Idris ne…
Rundunar sojin Najeriya ta yi watsi da ikirarin wani fitacce a Kasar Asari Dokuba da yayi kan cewa zai harbo jirgin saman ta. Mai magana da yawun rundunar Manjo janar…
Ƙaramin Ministan Tsaro Muhammad Bello Matawalle, ya ja kunnen masu bai’wa ’yan bindiga bayanan sirri kan cewa su guji aikata hakan ko kuma su fuskanci mumman hukunci. Matawalle ya bayyana…
Babbar kotun Jihar Kano ta sake haramtawa Sarkin Kano na 15 Alhaji Aminu Ado-Bayero gyaran fadar Nassarawa da ke Jihar. A hukuncin da kotun ta yanke a yau Alhamis, karkashin…