Ba Ma Shiryawa Nijar Zagon Ƙasa – Faransa
Gwamnatin ƙasar Faransa ta musanta zargin da jagororin ƙasar Nijar su ka yi kan cewar su na haɗa kai da Najeriya domi yi wa Nijar zagon ƙasa. Mai ba da…
Mai Tsage Gaskiya Komai Ɗacinta
Gwamnatin ƙasar Faransa ta musanta zargin da jagororin ƙasar Nijar su ka yi kan cewar su na haɗa kai da Najeriya domi yi wa Nijar zagon ƙasa. Mai ba da…
Rundunar yan sanda a Abuja ta kama wata mota dauke da yara 59 da ake yunkurin safararsu. Yan sandan sun ce yaran dukkanninsu yan ƙasa da shekara 12 a duniya…
Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya buƙaci da a gaggauta yin bincike kan harin da mayaƙan ISWAP su ka kai wa jami’an soji a jihar Borno. Tinubu ya jajanta kan…
Ministan sadarwa a Najeriya Dakta Bosun Tijani ya ce za a ƙara kuɗin kiran waya a ƙasar amma ba da kaso 100% ba. A cewar ministan, su na kan tattaunawa…
Ministan Sadarwa na Najeriya Bosun Tijjani yayi wata ganawa da Kamfanonin sadarwa ta Kasar a birnin tarayya Abuja a yau Laraba. Ministan yayi ganawar ne da kamfanonin MTN, Airtel, Glo,…
Sabon shugaban ƙasar Ghana John Dramani Mahama ya sha alwashin gudanar da mulki na gaskiya da adalci a ƙasar. Mahama ya bayyana haka jiya Talata a jawabin da ya yi…
Hukumar hana fasa kauri ta Kasa Kwastam ta ce akalla mutane 573,519 ne suka nemi guraben aiki a Hukumar. Hukumar dai ta fitar da sanarwar neman daukar jami’ai 3,927 daga…
Sanata mai wakiltar Borno ta Kudu Sanata Ali Ndume ya jajantawa rundunar Operation Hadin Kai da ke garin Maiduguri bisa rasa jami’anta Shida da ta yi. Sanatan ya jajantawa sojin…
Shugaban karamar hukumar Soba a jihar Kaduna Hon Muhammad Lawal Shehu ya amince da karawa Limaman Masallatan Juma’a na Karamar hukumar alawus-alawus din da ake ba su kowanne wata. Shugaban…
Gwamnan Jihar Katsina Malam Umar Dikko Radda ya sauyawa wasu daga cikin kwamishinoninsa Ma’aikatu don kara inganta ayyukan gwamnatin Jihar. Hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwa da mai…