Adadin Waɗanda Suka Mutu Sakamakon Kamuwa Da Zazzaɓin Lassa Ya Kai Sama Da 100
Hukumar daƙile cutuka masu yaɗuwa a Najeriya NCDC ta ce adadin wadanda suka mutu sakamakon kamuwa da zazzabin Lassa ya kai 172 a Najeriya. Hukumar ta bayyana hakan ne ta…
Mai Tsage Gaskiya Komai Ɗacinta
Hukumar daƙile cutuka masu yaɗuwa a Najeriya NCDC ta ce adadin wadanda suka mutu sakamakon kamuwa da zazzabin Lassa ya kai 172 a Najeriya. Hukumar ta bayyana hakan ne ta…
Asusun ba da lamunin ilimi a Najeriya NELFUND ya bayar da sanarwar bude shafin neman lamuni na dalibai don fara karatun shekarar 2025 da 2026, tare da bayar da damar…
Gwamnan Jihar Sokoto Ahmed Aliyu ya kaddamar da asibitin koyarwa na Jami’ar Arewa maso yamma wato North-West University, wanda tsohon gwamna kuma Sanata Aliyu Wamakko ya kafa, inda ya bayyana…
Gwamnan Jihar Bala Mohammed ya rattaba hannu kan dokar nada masarautu 13 da hakimai sama da 111 a fadin jihar. Har ila yau ya kuma sanya hannu kan dokar,soke masarautar…
Rundunar ‘yan sandan jihar Jigawa ta kama wasu mutane uku da ake zargi da safarar miyagun kwayoyi a jihar. Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da kakakin rundunar SP…
Rundunar ‘yan sandan jihar Bauchi ta kama wani matashi mai shekaru 17 mai suna Auwal Dahiru da wasu mutane biyar da ake zargin su da cire idon ‘yar uwarsa mai…
Kungiyar likitocin Najeriya reshen jihar Kaduna ta ce gwamna Uba Sani ya sa ke mayar da bangaren kiwon lafiya a Jihar na daban-daban a cikin shekaru biyu da yayi akan…
Kungiyar malaman Jami’o’i ta Ƙasa da Kungiyar Kwadago NLC sun hada kai a yunkurin da suke yi na ganin an magance matsalar da ke faruwa tsakanin ASUU da gwamnati. Wannan…
Rundunar ƴan sanda a Kaduna sun tabbatar da kashe jami’ansu biyu yayin da a ka kai musu wani hari ofishinsu da ke Zonkwa a ƙaramar hukumar Zangon Kataf a jihar.…
Wasu da a ke zargi mayakan Boko Haram ne sun halaka sojoji a ƙauyen Kashimiri da ke ƙaramar hukumar Bama a jihar Borno. An kashe sojojin biyar a wani hari…