Rundunar Sojin Najeriya Ta Hallaka Ƴan Ta’adda 31 A Katsina
Rundunar Sojin Najeriya ta samu nasarar hallaka ƴan ta’adda mutane 31, waɗanda su ka addabi yankunan jihar Katsina. Cikin wasu hare-hare guda biyu da rundunar ta kai, ta cimma wannan…
Mai Tsage Gaskiya Komai Ɗacinta
Rundunar Sojin Najeriya ta samu nasarar hallaka ƴan ta’adda mutane 31, waɗanda su ka addabi yankunan jihar Katsina. Cikin wasu hare-hare guda biyu da rundunar ta kai, ta cimma wannan…
Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya bayyana cewa, aikinsa shi ne hidimtawa al’ummar jihar da suka zaɓe shi ba wai yin cece-kuce da masu sukarsa ba. Gwamnan ya ce a…
Sanata mai wakiltar jihar Kogi ta tsakiya Natasha Akpoti-Oduaghan ta yi zargin cewa, jami’an tsaron Najeriya su na yunkurin kama ta idan ta dawo Najeriya. Natasha ta ce hakan yana…
Wani mummunan harin bom daga ƴan ƙunar baƙin wake ya hallaka mutane fararen hula 12 a ƙasar Pakistan, cikinsu harda ƙananan yara shida. Lamarin dai ya auku ne a Arewa…
Majalisar wakilan Najeriya ta yi kira ga gwamnatin tarayya da ta samar da sansanonin rundunar soji a jihar Zamfara, musamman ga yankunan da su ke fama da matsalar rashin tsaro…
Ministar masana’antu, kasuwanci da sanya hannun jari Dakta Jumoke Oduwale ta bayyana irin nasarorin da da Najeriya ta samu na samun sanya hannun jarin sama da Dala miliyan dubu 50,…
Ƙungiyar mabiya addinin kirista a Najeriya CAN, ta bayar da wa’adi ga gwamnatocin jihohin Bauchi, Katsina, Kano da kuma Kebbi, bisa buƙatar su janye umarnin da su ka bayar na…
Gwamnan jihar Ribas Siminilaye Fubara ya umarci hukumar zaɓe mai zaman kanta a jihar da ta shirya zaɓen shugabannin ƙananan hukumomin jihar. Gwamnan ya ce ya bi umarnin kotun koli…
Wasu da ake kyautata zaton masu garkuwa da mutane ne, sun sace ɗalibai a jami’ar gwamnatin tarayya da ke Dutsin-ma a jihar Katsina An sace ɗaliban ne a Paris Quarters…
Ƙungiyar ƙwadago ta ƙasa NLC ta umarcin dukkan ƴaƴanta da su zama cikin shiri don gudanar da zanga-zanga a faɗin Najeriya, idan har gwamnatin tarayya ta aiwatar da ƙarin kuɗin…