Kungiyar malamai da ma’aikatan kwalejin fasaha mallakin jihar Kaduna ta Nuhu Bamalli, ta bayar da tsawon mako guda a matsayin wa’adi na karshe ga gwamnatin jihar...
Shugaban kasa Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya isa kasar Amurka a jiya Lahadi, don halartar babban taron majalissar dinkin duniya karo na 78. Wakilin kamfanin dillancin...
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da nadin Jamila Bio Ibrahim a matsayin minister matasa, yanzu tana jiran tantancewa ne kawai daga majalissar dattawa. Haka...
Kwamishinan kula da kasa a jihar Kano Adamu Aliyu Kibiya, ya yi barazana ga alkalan kotun sauraron kararrakin zaben gwamna. Sannan kuma ya yi alkawarin tayar...
Hukumar jami’ar gwamnatin tarayya da ke jihar Legas sun sanar da rage kudin makaranta, bayan sun yi zama da babbar kungiyar dalibai ta kasa a jiya...
Asusun tallafawa kananan yara a majalissar dinkin Duniya UNICEF ya ce, kimanin kananan yara miliyan 333 ne su ke rayuwa cikin matsanancin talauci a fadin duniya....
Wasu dalibai a jami’ar gwamnatin tarayya da ke Legas, sun fito kan tituna a yau Laraba don nuna rashin jin dadinsu dangane da karin kudin karatu...
Gwamnan jihar Nassarawa Abdullahi Sule ya amince da fara biyan Naira dubu 10 ga ma’aikata, da kuma Naira dubu 5 ga ‘yan fansho a jihar nan...
Hukumar tace fina-finai da dab’i ta jihar Kano ta dakatar da daukar duk wani fim da sauran ayyuka a masana’antar shirya fina-finai har na tsawon makonni...
Kwamitin zartaswa na kasa a jam’iyyar NNPP sun kori tsohon dan takarar shugabancin kasar jam’iyyar Sanata Rabiu Kwankwaso, biyo bayan kin bayyana da yayi a gaban...
Sharhin Maziyarta