Ƴan Bindiga Sun Hallaka Mutane Uku Daga Cikin Waɗanda Su Ka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna
Daga Khadija Ahmad Tahir Wasu “yan bindiga da su ka yi garkuwa da wasu mutane a karamar hukumar Chikun ta Kaduna sun hallaka mutane uku inda kuma su ka nemi…
Mai Tsage Gaskiya Komai Ɗacinta
Daga Khadija Ahmad Tahir Wasu “yan bindiga da su ka yi garkuwa da wasu mutane a karamar hukumar Chikun ta Kaduna sun hallaka mutane uku inda kuma su ka nemi…
Daga Khadija Ahmad Tahir Gwamnan Jihar Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje ya amince da ajiye aikin mutane bakwai daga cikin kwamishinoni a gwamnatin sa. Hakanna ƙunshe cikin wata sanarwa da…
Hukumar Hisbah a jihar Jigawa ta fasa kwalaben giya 1,426 waɗanda ta kama a wasu kananan hukumomi biyu na jihar. Kwamandan hukumar a Jihgawa Ibrahim Ɗahiru ne ya bayyaana hakan…
Mutane 45 daga cikin mayaƙan ISWAP ne su ka rasa rayukansu yayin da mayaƙan Boko Haram su ka farmakesu a a raewa maso gabashini yaka da ƙasar Chadi. Harin da…
Hukumar yi wa kasa hidima ta kasa (NYSC) ta rattaba hannu kan yarjejeniyar fahimtar juna da hukumar tsaro ta NSCDC domin gurfanar da daliban Najeriya da suka kammala karatunsu a…
Ƴan bindigan da su ka sace mutane uku da masu aikin babbar hanyar Minna sun buƙaci a basu kuɗi naira milityan 200 kafin sakin su. An yi garkuwa da mutane…
Ahmad Sulaiman Abdullahi Ƙungiyar malaman jami’a ASUU, na shirin tsawaita wa’adin yajin aikin da suka tafi zuwa makonni 8 sakamakon rashin cimma matsaya da gwamnati kan ɓukatunsu. ASUU ta shiga…
Daga Khadija Ahmad Tahir ‘Yan bindigan sun kai harin ne a safiyar Alhamis a unguwar galadima da ke cikin karamar hukumar Gonin Gora a karamar hukumar Chikun ta Jihar ta…
Daga Amina Tahir Muhammad Tsohon gwamnan Kano kuma tsohon sanatan Kano ta tsakiya Rabi’u Musa Kwankwaso ya ce sun kafa ƙungiyar ne domin ceto Najeriya daga halin da ta shiga.…
Daga Khadija Ahmad Tahir Kakakin ‘yan sandan jihar Kaduna ASP Muhammad Jalige shi ne ya bayyana cewa rundunar ta samu nasarar dakile harin a lokacin da ‘yan bindigan su ka…