Ƙarin Kuɗin Kira Da Na Data Zai Kai Kaso 30 Zuwa 60 A Najeriya
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ce akwai yiwuwar ƙara kudin kiran waya da data da aika sakonni da kaso 30 zuwa 60. Ministan sadarwa na ƙasa Dakta Bosun Tijani ne ya…
Mai Tsage Gaskiya Komai Ɗacinta
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ce akwai yiwuwar ƙara kudin kiran waya da data da aika sakonni da kaso 30 zuwa 60. Ministan sadarwa na ƙasa Dakta Bosun Tijani ne ya…
Mutane takwas ne su ka rasa rayukansu sakamakon wani hatsarin mota da ya faru a jihar Neja. Waɗanda su ka mutu ana kyauta zaton manoma ne. Lamarin ya faru a…
Akwai yiwuwar farashin man fetur ya sake hawa sama a Najeriya yayin da farashin gagar mai ya kai dala 80 a kasuwar duniya. A makon da ya gabata farashin gangar…
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ce babu ranar daina lalacewar wutar lantarki musamman babban layin da ke kai wuta yankin arewa. Ministan makamashi Adebayo Adelabu ne ya bayyana haka yayin kare…
Gwamnatin jihar Borno ta tabbatar da kisan mutane sama da 40 da ake zargi mayakan ƙungiyar Boko Haram sun yi. Mayakan sun hallaka manoman ne a wani hari da su…
Hukumar kula da gidajen gyaran hali a Najeriya ta ce fiye da mutane 48,932 ne ke jiran hukuncin a gidajen da ke faɗin ƙasar. Mai riƙon mukamin shugabancin hukumar ta…
Rundunar sojin saman Najeriya ta musanta batun hallaka farar hula a jihar Zamfara. Ana zargin jami’an sun hallaka yan sa kai 16 yayin da wasu su ka jikkata a wani…
Gwamnatin ƙasar Faransa ta musanta zargin da jagororin ƙasar Nijar su ka yi kan cewar su na haɗa kai da Najeriya domi yi wa Nijar zagon ƙasa. Mai ba da…
Rundunar yan sanda a Abuja ta kama wata mota dauke da yara 59 da ake yunkurin safararsu. Yan sandan sun ce yaran dukkanninsu yan ƙasa da shekara 12 a duniya…
Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya buƙaci da a gaggauta yin bincike kan harin da mayaƙan ISWAP su ka kai wa jami’an soji a jihar Borno. Tinubu ya jajanta kan…