An sace iyalan ɗan majalisa a Adamawa
Wasu yan bindiga sunyin awon gaba da iyalan shugaban majalisar dokokin jihar Adamawa Aminu Iya Abbas guda biyu. Haka kuma yan bindigar sun kashe yan bijilanti biyu a wani hari…
Mai Tsage Gaskiya Komai Ɗacinta
Wasu yan bindiga sunyin awon gaba da iyalan shugaban majalisar dokokin jihar Adamawa Aminu Iya Abbas guda biyu. Haka kuma yan bindigar sun kashe yan bijilanti biyu a wani hari…
Ɗan takarar shugaban ƙasar Amurka Joe Biden ya lashe zaɓen shugabancin ƙasar da ƙuri u 273, yayinda mai bi masa a ƙuri a Donald Trump ya samu ƙuri u 214.…