Bayan Hallaka Sakataren Ilimi, Ƴan Bindiga Sun Yi Awon Gaba Da mutane masu yawa
Wasu da ake zargin ƴan bindiga ne sun hallaka tsohon sakataren ilimi a jihar Nassarawa. Ƴan bindigan sun hallakashi a yayin da yake kan hanyarsa ta zuwa Nassarawa. Lamarin ya…