Rundunar sojin Najeriya sun hallaka wasu daga yan ta dan Hudu a jihar kaduna.

Lamarin ya faru ne a karamar hukumar Chukun a dajin tsohon Gayan a jihar kaduna.
Kwamishinan tsaron harkokin cikin gida Samuel Aruwan shi ne ya bayyana haka ga manema labarai a jiya Lahadi.

Sojin sun hallaka yan bindigan ne a lokacin da suke maboyarsu a dajin tsohon Gayan a kaduna.

Samuel ya ci gaba da cewa a yayin bata kasihin an hallaka biyu daga ciki nan yayin aka kashe sauran daga baya.
Sannan ya ce sun samu bindinga Kirar AK47 da mashin da wasu sauran kayayyaki
Sannan ya ce mai girma gwamnan jihar kaduna ya ji dadi da jin wannan labarin sannan ya yabawa sojojin tare da cewa tsaro zai could gaba da gudana a jihar.