Jirgin Ruwa Ya Nutse Da Mutane A Jigawa Biyu Daga Ciki Sun Mutu
Akalla mutane biyu ne su ka rasa rayuwakan su tare da ceto mutane bakwai a lokacin da wani jirgin kwale-kwale ya nitse da su a cikin karamar hukumar Miga ta…
Mai Tsage Gaskiya Komai Ɗacinta
Akalla mutane biyu ne su ka rasa rayuwakan su tare da ceto mutane bakwai a lokacin da wani jirgin kwale-kwale ya nitse da su a cikin karamar hukumar Miga ta…
Ma’aikatar Lafiya ta Jihar Kano hadin gwiwa da Bankin First Bank sun dauki nauyin yiwa mata 150 masu lalurar fitsari tiyata kyauta tare da basu tallafin kananan sana’o’i. Babban Daraktan…
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta bayyana cewa a yayin zaben shekarar 2023 mai zuwa za a nuna yadda zaben zai gudana domin tabbatar da gaskiya a…
Rundunar sojin Najeriya ta kori wadanda su ka hallaka Sheikh Goni Aisami akan hanyar sa ta zuwa Jihar Yobe a ranar Juma’a. Gidan Talabijin na Channels ya rawaito cewa ukaddashin…
Hukumar tsaro ta fararen hula a Najeriya NSCDC ta tabbatar da cewa jami’an hukumar sun kwace motoci 300 wadanda ake yin amfani da su a haramtattun matatun mai a fadin…
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta bayyana cewa ta fara shirye-shiryen haramta wa ‘yan kasashen waje sayan amfanin gona a cikin gonakin manoman Najeriya. Ministan ma’aikatar cinikayya da zuba hannun jari na…
Shugaban kungiyar jami’o’i Najeriya ta kasa ASUU Farfesa Emmanuel Osodoke ya bayyana cewa wasu daga cikin jami’o’in a wasu Jihohin Najeriya na bogi ne. Farfesa Emmanuel Osodoke ya bayyana hakan…
Runduna ta daya ta sojin Najeriya Janar Taoreed Lagbaja ya ce sun ceto wasu mutane da ‘yan bindiga su ka yi garkuwa da su a cikin karamar hukumar birnin gwari…
Gwamnan Jihar Jigawa Muhammad Badaru Abubakar ya bayyana cewa kungiyar ASUU ba ta da wani dalilin da zai sanya ta ci gaba da gudanar da yajin aikin da ta ke…
Kungiyar Izalatul Bidi’a ta Najeriya ta bukaci gwamnatin tarayya da ta gaggauna gudanar da bincike kan kisan Malam Goni Aisami na Jihar Yobe tare da hukunta wadanda su ka aikata…