Tabbas Shugaba Tinubu Ya Yi Abin A Yaba Masa A Yankin Arewa – Ndume
Sanata mai wakiltar Borno ta Kudu a Majalisar Dattawa Sanata Ali Ndume ya yaba tare da jinjinawa shugaban Ƙasa Bola Tinubu bisa namijin ƙoƙarin da ya yi wajen bai’wa ƴan…
Mai Tsage Gaskiya Komai Ɗacinta
Sanata mai wakiltar Borno ta Kudu a Majalisar Dattawa Sanata Ali Ndume ya yaba tare da jinjinawa shugaban Ƙasa Bola Tinubu bisa namijin ƙoƙarin da ya yi wajen bai’wa ƴan…
Gwamnan Jihar Katsina Malam Umar Dikko Radda ya ce gwamnatinsa za ta bijiro da sabbin matakan kawo karshen Matsalar rashin tsaro a dukkan fadin Jihar. Radda ya bayyana hakan ne…
Dan takarar shugaban Kasa a jam’iyyar Labour Party Peter Obi ya bayyana cewa zai sake fitowa takarar shugaban Kasa a zaben shekarar 2027 da ke tafe. Obi ya bayyana hakan…
Kungiyar Malaman jami’o’i ta Kasa ASUU ta bayyana cewa za ta tsunduma yajin aiki matukar gwamnatin tarayya ta gaza cika yarjejeniyar da suka yi tun a shekarar 2009. A wani…
Rundunar ‘yan sandan Jihar Kaduna sun kama wata mata mai suna Zulaiha Shu’aibu da laifin hallaka ɗan abokiyar zamanta ɗan watanni uku da haihuwa a ƙauyen Malari da ke cikin…
Gwamnan jihar Taraba Agbu Kefas ya yi Alla-wadai da harin da wani da ƴan bindiga suka kai kan mazauna Kauyukan Munga Lelau da cikin karamar hukumar Karim Lamido a Jihar.…
Tsohon shugaban Majalisar dattawa Bukola Saraki ya gudanar da wani taro a yunkurinsa na kawo karshen rikice-rikicen cikin gida da jam’iyyarsu ta PDP ke fuskantan. Saraki ya gudanar da ganawar…
Fiye da ƴan ta’adda 13,000 aka hallaka a Najeriya cikin shekaru biyu . Mai bai wa shugaban ƙasa shawara kan sha’anin tsaro Malam Nuhu Ribadu ne ya bayyana haka jiya…
Aƙalla mutane 1,593 ne su ka mutu sakamakon haɗɗuran mota a Najeriya. Hukumar kiyaye afkuwar haɗɗura a Najeriya FRSC ce ta tabbatar da haka wanda ta ce mutanen sun mutu…
Kungiyar Association of Zamfara North Concerned Citizens ta yi kira ga Ƙaramin Mininstan tsaro kuma tsohon gwamnan Jihar Muhammad Bello Matawalle da ya sake tsayawa takarar gwamnan Jihar a zaben…