Connect with us

Al'ada

Shekara biyar da rasuwar marigayi Ado Bayero

Published

on

Ya rasu a ranar 6/6/2014 bayan doguwar jinya da ya yi.

Allah ya gafartawa mai martaba sarkin Kano Alhaji Dakta Ado Bayero.

Click to comment

Leave a Reply

Al'ada

Aminu Ado ya zama shugaban majalisar sarakunan Kano na dindindin

Published

on

Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero ne zai ci gaba da shugabantar majalisar Sarakunan Kano

Gwamnan jihar Kano Abdullahi Ganduje yasanya hannu kan dokar da ta haramta tsarin karɓa-karɓa na shugabancin majalisar sarakuna a Kano.

Sabuwar dokar ta bawa mutane biyar damar naɗa sarki a kowacce masarauta saɓanin mutane huɗu da ke naɗa sarki a baya

Gidan shatima shi ne sakatariyar masarautar wanda a yanzu haka ake gyarawa.

Gwamnan Kano ganduje dai ya ƙirƙiri sabbin masarautu huɗu aka basu sanda a zamanin tsohon sarkin Kano Muhammadu Sanusi ll.

Continue Reading

Al'ada

Maimakon hawan Ɗorayi, za a yiwa marigayi Ado Bayero Addu a a fadr Kano

Published

on

Ramadhan: Hudubar Jumu'a Malam Muhammadu Sanusi II 17-05-2019

Masarautar kano ta bada sanarwar cewa ta dakatar da hawan ɗorayi inda ta maye gurbinsa da yiwa marigayi Ado bayero addu ar shekaru biyar da barinsa duniya.

Sanarwar wadda aka aike da ita ta ƙunshi amincewa da bin umarnin gwamnati na dakatar da hawan Nassarawa.

Wannan dai babban al amari ne ganin cewar ba a taɓa makamancin haka ba a kwanaki mafi kusa.

 

Continue Reading

Al'ada

Fahimta ta a kan matsalar aure a ƙasar Hausa

Published

on

 

1) Da yawa yakamata mugane ba daura aure bane farkon damuwarmu ba
2)Basamun mujine farkon damuwar mataba
AA bin matakai na ilimi wajen yadda za’a zauna chikin aminchi da Tarbiyya

Magana ta farko idan andaura aure shariah tache kechiyar kashayar kabada gurin zama
Tare da ALLAH Shine ya ke rainanmu da dawainiyarmu amma sai ya gindaya mana sharuddah
Duba da hadisin dayake chewa
YAKU TARON SAMARI WANDA YASAMU IKO CHIKINKU YAYI AURE
zuwa Karshen hadisin zamugane ANNABI saw
Bebamu arufeba tunda yache wanda yasami iko koma Annan ba ikon zama daita kawai ake nufiba Aa abubuwane kamar haka
LAFIYA
ABINCHI
GURINZAMA
TARBIYYARTA
DAYARAN DA ZATA HAIFA
kafasani komai ALLAH ne yakeyi
Amma yadora mu hanya ba za mudauki wuka muyanka yayanmu muche ai ALLAH ne Ya kashesuba

Magana Tabiyu mata dakullum suke ganin samun muji shine matsalarsu
to bashi bane samun ingattachen ilimin addini da na zamani
Shine farko Dan zaki samu damar tunanin maikyeu
Sai Kuma samun muji nagari muji nagari shine wanda
Zai kula Da dawainiyarki yasan matsalarki da darajar iyayenki Kuma zaki gane Haka Kafin ki aureshi ta hanyar mu’amalarsa
Karki dauka wanda yake baki
KUDI
WAYA
ANKO
shine wanda zai iya rikeki aa mai fadamuki Gaskiya da ganin giraman iyayenki maisanaah

Matukar Yaya da iyaye mundubi wannan zamu sauki
Muna fatan ALLAH ya kawomana chanji Mai albarka Awannan yanayi da muka tsinchi kanmu
Zamu hadu akaro na 2

Sharif Saihan mai bugu da aya

Continue Reading

Talla

Trending

%d bloggers like this: