Ƴan hamayya da gwamnatin ƙasar sudan sunyi kira da mai’akatan ƙasar dasu shiga yajin aikin gama gari don tilasatawa majalisar sojin ƙasar Miƙa mulki ga fararen Hula.
![](https://matashiya.com/wp-content/uploads/2020/12/mn-1.jpg)
Tun bayan da sojiji suka buɗe wuta akan masu zanga- zanga a Khartoum babban birnin sudan.
Haka zalika kuma rahotanni na nuni da cewa jami’an tsaro sun kame wasu tsoffin ƴan tawayen ƙasa da kuma jagororin masu hamayya da gwamnati.
![](https://matashiya.com/wp-content/uploads/2021/10/DSC_9894-scaled.jpg)
A baya dai Frayiministan Habasha Abiy Ahmad yaje ƙasar don sasanta tsakanin sojoji masu mulki da kuma masu zanga- zanga kin mulkin sojojin sai dai abin yaci Tira.
![](https://matashiya.com/wp-content/uploads/2020/02/matashiya-photo-2.jpg)