A Sudanese protester flashes the V sign for victory outside Khartoum's army headquarters on June 3, 2019. - At least two people were killed Monday as Sudan's military council tried to break up a sit-in outside Khartoum's army headquarters, a doctors' committee said as gunfire was heard from the protest site. (Photo by ASHRAF SHAZLY / AFP) (Photo credit should read ASHRAF SHAZLY/AFP/Getty Images)

Ƴan hamayya da gwamnatin ƙasar sudan sunyi kira da mai’akatan ƙasar dasu shiga yajin aikin gama gari  don tilasatawa majalisar sojin ƙasar Miƙa mulki ga fararen Hula.

Tun bayan da sojiji suka buɗe wuta akan masu zanga- zanga a Khartoum babban birnin sudan.

Haka zalika kuma rahotanni na nuni da cewa  jami’an tsaro sun kame wasu tsoffin  ƴan tawayen  ƙasa da kuma  jagororin  masu hamayya da gwamnati.

A baya dai Frayiministan Habasha Abiy Ahmad yaje ƙasar don sasanta  tsakanin sojoji masu mulki da kuma masu zanga- zanga kin mulkin sojojin sai dai abin yaci Tira.

Leave a Reply

%d bloggers like this: