Gwamnan jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya aike da sunayen mutane 20 gaban majalisa don tantancesu a matsayin kwamishinoninsa.

Mutanen da Gwamna Ganduje ya tura don tantancesu a gaban majalisa a matsayin kwamishinoninsa sun haɗa da.

  1. Murtala Sule Garo
  2. Engr. Muazu Magaji
  3. Barrister Ibrahim Muktar
  4. Musa Iliyasu Kwankwaso
  5. Dr. Kabiru Ibrahim Getso
  6. Mohammed Garba
  7. Nura Mohammed Dakadai
  8. Shehu Na’Allah kura
  9. Dr. Mohammed Tahir
  10. Dr. Zahara’u Umar
  11. Dr. Aminu Ibrahim Tsanyawa
  12. Sadiq Aminu Wali
  13. Mohammed Bappa Takai
  14. Kabiru Ado Lakwaya
  15. Dr. Mariya Mahmoud Bunkure
  16. Ibrahim Ahmed Karaye
  17. Muktar Ishaq Yakasai
  18. Mahmoud Muhammad
  19. Muhammad Sunusi Saidu
  20. Barrister Lawan Abdullahi musa

Leave a Reply

%d bloggers like this: