Gwamantin jihar Kano ta sanar da cewar za a buɗe makarantun sakandire a jihar.

Kwamishinan ilimi na jihar Sanusi Ƙiru ne ya bayyana hakan a yau.
ya ce za a buɗe makarantu babban sakandire daga ranar 10 ga watan Agustan da muke ciki.


Mai Tsage Gaskiya Komai Ɗacinta
Gwamantin jihar Kano ta sanar da cewar za a buɗe makarantun sakandire a jihar.
Kwamishinan ilimi na jihar Sanusi Ƙiru ne ya bayyana hakan a yau.
ya ce za a buɗe makarantu babban sakandire daga ranar 10 ga watan Agustan da muke ciki.