Hauhawar Korona – Akwai Yiwuwar Sake Saka Dokar Kulle A Najeriya
Gwamnatin tarayyar Najeriya na duba yiwuwar sake saka dokar kulle a wasu jihohin ƙasar bisa la’akari da hauhawar masu kamuwa da cutar Korona. Mai lura da ayyukan kwamitin fadar shugaban…