Ba Iya Yawan Ƙuri’u Ne Ke Sanya Mutum Cin Zaɓe Ba – Alhassan Ado Doguwa
Tsohon shugaban masu rinjaye na majalisar wakilai, Alhassan Ado Doguwa, ya bayyana cewa cin zabe ba yawan kuri’un da aka kada ba ne kawai, harda bin ka’idoji. Doguwa ya bayyana…
Mai Tsage Gaskiya Komai Ɗacinta
Tsohon shugaban masu rinjaye na majalisar wakilai, Alhassan Ado Doguwa, ya bayyana cewa cin zabe ba yawan kuri’un da aka kada ba ne kawai, harda bin ka’idoji. Doguwa ya bayyana…
Jam’iyyar NNPP mai mulkin jihar Kano ta gabatar da zanga-zangarta zuwa Abuja saboda abin da ta kira da ana neman soke nasararta a zaben 2023. Rahoton Daily Trust ya nuna…
Ƴan bindiga sun kashe mafarauta 18 a wani harin da suka kai a ƙaramar hukumar Bali da ke jihar Taraba. Jaridar Daily Trust ta ruwaito cewa an kashe mafarautan 15…
A kasafin kudin shekara mai zuwa ta 2024, Bola Ahmed Tinubu ya ce babban abin da zai dage a kai shi ne tsaro da zaman lafiya a ƙasa Najeriya. Fadar…
Wasu da ake kyautata zaton ƴan bindiga ne sun kashe manoma biyu a gonakinsu a yankin Yangtu a jihar Taraba. Kamar yadda Channels tv ta ruwaito, lamarin ya faru ne…
Shugaba Bola Tinubu ya nemi amincewar Majalisar Dattawa kan sake karbo bashin dala biliyan 8.69. Har ila yau, Tinubu a cikin tsarin karbar bashin Gwamnatin Tarayya daga shekarar 2022 zuwa…
Gwamnan jihar Adamawa Ahmadu Umaru Fintiri, ya sanar da bada tallafin Naira dubu goma duk wata ga kowane matashi mai yin bautar ƙasa a jihar Gwamnan ya sanar da hakan…
Jami’ar kimiyyah da fasaha ta Aliko Dangote da ke Wudil, ta warware bayani game da tsaikon da aka samu dangane da rajistar fara karatu na sabon zangon karatu. Bayanin wanda…
Kotun ƙoli a Najeriya ta bayyana cewa, za a cigaba da amfani da takardun tsoffin da sabbin kuɗin da aka canjawa fasali har nan da wani lokaci da ba a…
Kotun Daukaka Kara da ke zamanta a Abuja ta tsige Hon Suleiman Wanchiko mai wakiltar mazabar Bida I a jihar Neja. Kotun mai alkalai mutum uku karkashin jagorancin Mai shari’a…