Wasu Yan bindiga sun hallaka mai unguwa tare da kone gidaje a jihar Kaduna



Al’amarin ya faru a ranar Alhamis yayin da su ka far wa ƙauyen Marke a ƙaramar hukumar Makarfi a jihar
Dalibi mai sanin makamar aiki Abubakar Ibrahim Shehu na da ci gaban labarin